Maitatsine

Maitatsine
Rayuwa
Haihuwa 20 century
ƙasa Najeriya
Mutuwa 1980
Sana'a
Imani
Addini Musulunci

Mohammed Marwa (mutuwa 1980), an kuma fi sanin shi da lakabinsa wato Maitatsine, ya kasance Malamin musulunci ne sai dai ba Malamin kirki ba wanda baiyi amfani da Ilimin shi ba, a Najeriya Maitatsine da da Hausa ma'ana wanda aka tsine mawa[1] Masu bin sa ana kiransu da Ƴan Tatsine.[2]

  1. Adesoji, Abimbola (Summer 2011). "Between Maitatsine and Boko Haram: Islamic Fundamentalism and the Response of the Nigerian State". Africa Today. 57 (4): 98–119, 136. Retrieved 2011-11-13.
  2. Paul M. Lubeck (1985). "Islamic Protest under Semi-Industrial Capitalism: 'Yan Tatsine Explained". Africa: Journal of the International African Institute. 55 (4): 369–389. JSTOR 1160172.

© MMXXIII Rich X Search. We shall prevail. All rights reserved. Rich X Search